Published On Aug 5, 2021
Daga Bakin Mai Ita wani shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla.
A wannan kashi na 60, shirin ya tattauna da Ahmad Isma’il Basso, wanda aka fi sani da Malam Tsalha, da ke fitowa a shirin talabijin na Daɗin Kowa.
A wannan shiri ya amsa tambayoyin da suka shafi rayuwarsa da rawar da yake takawa a shirin.
show more