Published On Jun 2, 2024
A hirarsa da BBC kan cikar mulkin dimokraɗiyya shekara 25 a Nijeriya, Alhaji Sani Zangon Daura, tsohon ministan aikin gona ya ce talaka a yanzu ba ya ƙirga wata riba daga mulkin dimokraɗiyya a ƙasar.
show more
A hirarsa da BBC kan cikar mulkin dimokraɗiyya shekara 25 a Nijeriya, Alhaji Sani Zangon Daura, tsohon ministan aikin gona ya ce talaka a yanzu ba ya ƙirga wata riba daga mulkin dimokraɗiyya a ƙasar.