Published On Sep 22, 2024
Kusan mutane miliyan biyu ambaliyar ruwa ta shafa a birnin Maiduguri wanda ya kawo cikas ga harkokin kasuwanci da makarantu da asibitoci da sauran abubuwan yau da kullum.
Gwamnatin na yunƙurin daidaita al'amura a birnin, sai dai ɓarkewar cututtuka da ke yaɗuwa ta hanyar gurɓataccen ruwa, da rashin abinci mai gina jiki na iya zama barazana ga lafiyar mutane.
show more