Published On Sep 21, 2024
Bayan kammala kaɗa ƙuri'a da rana a zaɓen gwamnan Edo, hankulan mutane sun karkarta zuwa tattara sakamakon a matakin ƙaramar hukuma kafin daga bisani a tattara a matakin jiha.
kalli yadda ake ƙirga sakamakon a mazaɓar Ogbe 1 da ke Oba Market a birnin Benin, inda wakilan jam'iyyu duka sun sa hannu kan sakamakon cikin zaman lafiya.
show more